labarun siyasa
Monday, 18 November 2013
Bafaranshen da aka kama a Nigeria ya isa gida
Bafaranshen nan da aka sace a Nigeria ya isa gida bayanda ya tsere daga wadanda suka yi garkuwa da shi a wani yanayi da shugaban kasar Faransa Francois Hollande ya ce yayi kama da littattafan labarai.
No comments:
Post a Comment
Newer Post
Older Post
Home
Subscribe to:
Post Comments (Atom)
No comments:
Post a Comment